Mark 10:1 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai Yesu ya tashi daga nan ya tafi yankin Yahudiya, da kuma ƙetaren Urdun. Taron mutane suka sāke zuwa wurinsa, ya kuma koya musu kamar yadda ya saba.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَغَ نَنْ عِيسَىٰ يَبَرْ وَنَّنْ وُرِے، يَتَڢِے يَنْكِنْ يَهُودِيَ دَ كُمَ ڧٜىٰتَرٜىٰنْ كُواْغِنْ يُواْدَنْ؞ مُتَنٜىٰ دَيَوَ كُمَ سُكَسَاكٜىٰ حَطُوَ أَوُرِنْسَ، يَكُمَ كُواْيَ مُسُ كَمَرْ يَدَّ يَسَابَا؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai Yesu ya tashi daga nan, ya tafi ƙasar Yahudiya, da kuma hayin Kogin Urdun. Taro kuma ya sāke haɗuwa wurinsa, ya kuma sāke koya musu kamar yadda ya saba.