Mark 10:14 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Da Yesu ya ga haka, sai ya yi fushi, ya ce musu, “Ku bar yara ƙanana su zo wurina, kada ku hana su, gama mulkin Allah na irin waɗannan ne.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَ عِيسَىٰ يَغَ حَكَ، سَيْ يَجِ هَوْشِ، يَثٜىٰمُسُ «كُبَرْ يَارَا ڧَنَانَا سُذُواْ وُرِينَ، كَدَ كُهَنَاسُ؞ غَمَا مُلْكٍ اللَّهْ نَ إِرِنْسُ نٜىٰ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Da Yesu ya ga haka, sai ya ji haushi, ya ce musu, “Ku bar yara ƙanana su zo wurina, kada ku hana su. Ai, Mulkin Allah na irinsu ne.