Mark 10:15 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Gaskiya nake gaya muku, duk wanda bai karɓi mulkin Allah kamar ƙaramin yaro ba, ba zai taɓa shiga mulkin ba.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
حَڧِيڧَ إِنَ غَيَ مُكُ، دُكْ وَنْدَ بَيْ كَرْٻِ مُلْكٍ اللَّهْ كَمَرْ يَدَّ ڧَرَمِنْ يَرُواْ يَكٜىٰيِبَ، بَذَيْ تَٻَ شِغَ ثِكِنْسَبَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Hakika, ina gaya muku, duk wanda bai yi na'am da Mulkin Allah kamar yadda ƙaramin yaro yake yi ba, ba zai shiga Mulkin ba har abada.”