Mark 10:16 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai ya ɗauki yaran a hannuwansa, ya ɗibiya musu hannuwansa, ya kuma albarkace su.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ يَطَوْكِ يَارَنْ يَضُنْ‌غُمٜىٰسُ يَنَ تَتَّٻَسُ، يَنَسَا مُسُ أَلْبَرْكَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai Yesu ya rugume su, yana ɗora musu hannu, yana sa musu albarka.