Mark 10:2 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Waɗansu Farisiyawa suka zo suka gwada shi, ta wurin yin masa tambaya cewa, “Daidai ne bisa ga doka, mutum yă saki matarsa?”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ وَطَنْسُ ڢَرِسِيَاوَا سُكَذُواْ وَجٜىٰنْسَ دُواْمِنْ سُڠُودَ شِ، سُكَ تَمْبَيٜىٰشِ سُكَثٜىٰ «بِسَغَ كُواْيَرْوَرْ مُوسَٰى دَيْدَيْنٜىٰ مُتُمْ يَسَكِ مَاتَرْسَ؟»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai waɗansu Farisiyawa suka zo wajensa don su gwada shi, suka tambaye shi suka ce, “Halal ne mutum ya saki mata tasa?”