Mark 10:29 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Yesu ya amsa ya ce, “Gaskiya nake gaya muku, babu wanda zai bar gida, ko ’yan’uwa maza da mata, ko mahaifiya, ko mahaifi, ko ’ya’ya, ko gonaki saboda ni, da kuma bishara,
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عِيسَىٰ يَثٜىٰ، غَسْكِيَ إِنَ غَيَ مُكُ، وَنْدَ يَبَرْ غِدَنْسَ، كُواْ یَنْعُوَنْسَ، كُواْ مَامَرْسَ، كُواْ بَابَنْسَ، كُواْ یَیَنْسَ، كُواْ غُواْنَكِنْسَ، سَبُواْدَنِ دَ كُمَ سَبُواْدَ لَابَرِ مَيْ دَاطِے،
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Yesu ya ce, “Hakika, ina gaya muku, ba wanda zai bar gida, ko 'yan'uwansa mata, ko 'yan'uwansa maza, ko uwa tasa, ko ubansa, ko 'ya'yansa, ko gonakinsa, sabili da ni da kuma bishara,