Mark 10:33 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ya ce, “Za mu haura zuwa Urushalima, za a bashe Ɗan Mutum, ga manyan firistoci da malaman dokoki. Za su yi masa hukuncin kisa, a kuma ba da shi ga Al’ummai,
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«غَاشِ ذَامُ جٜىٰ عُرُوشَلِيمَ؞ ذَاعَ بَادَ طَنْ مُتُمْ أَ حَنُّنْ مَنْيَنْ ڢِرِسْتُواْثِے دَ مَلَمً كُواْيَرْوَرْ مُوسَٰى؞ ذَاسُ يَنْكٜىٰ مَسَ حُكُنْثِنْ كِسَا، سُبَادَشِ غَ وَطَنْدَ بَا يَهُودَاوَا بَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ya ce, “Ga shi, za mu Urushalima, za a ba da Ɗan Mutum ga manyan firistoci da malaman Attaura, za su kuwa yi masa hukuncin kisa, su bāshe shi ga al'ummai.