Mark 10:47 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Da ya ji cewa Yesu Banazare ne, sai ya ɗaga murya, yana cewa, “Yesu Ɗan Dawuda, ka yi mini jinƙai!”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَ يَجِ ثٜىٰوَ عِيسَىٰ بَنَظَرٜىٰتْ نٜىٰ يَكٜىٰ وُثٜىٰوَ يَڢَارَ طَغَ مُرْيَ يَنَ ثٜىٰوَ «يَا عِيسَىٰ طَنْ دَاوُدَ، كَجِ تَوْسَيِنَ!»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Da ya ji dai Yesu Banazare ne, sai ya fara ɗaga murya yana cewa, “Ya Yesu, Ɗan Dawuda, ka ji tausayina!”