Mark 11:27 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Suka tambaye, shi suka ce, “Da wane iko kake yin waɗannan abubuwa? Wa kuma ya ba ka ikon yin wannan?”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سُكَ سَاكٜىٰ شِغَ عُرُوشَلِيمَ؞ عِيسَىٰ يَنَ ذَاغَاوَ كٜىٰنَنْ ثِكِنْ هَيْكَلِنْ، سَيْ مَنْيَنْ ڢِرِسْتُواْثِے دَ مَلَمً كُواْيَرْوَرْ مُوسَٰى دَ شُوغَبَنِّنْ جَمَعَ سُكَذُواْ وُرِنْسَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Suka koma Urushalima. Yana zaga cikin Haikalin sai manyan firistoci, da malaman Attaura, da shugabannin jama'a suka zo wurinsa,