Mark 11:28 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Yesu ya ce, “Zan yi muku tambaya guda. Ku ba ni amsa, ni kuma zan gaya muku, ko da wane iko nake yin waɗannan abubuwa.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سُكَثٜىٰ مَسَ «دَ وَنٜىٰ إِظْنِ كَكٜىٰيِنْ وَطَنَّنْ أَبُبُوَ؟ كُمَ وَيَبَاكَ إِظْنِنْ يِنْ وَنَّنْ؟»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
suka ce masa, “Da wane izni kake yin waɗannan abubuwa, ko kuwa wa ya ba ka iznin yin haka?”