Mark 11:29 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Baftismar Yohanna, daga sama ce, ko daga mutane? Ku faɗa mini!”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عِيسَىٰ يَأَمْسَ يَثٜىٰ «ذَنْيِ مُكُ وَتَ تَمْبَيَ؞ كُبَانِ أَمْسَ، نِے كُوَ ذَنْ غَيَ مُكُ كُواْ دَ وَنٜىٰ إِظْنِ نَكٜىٰيِنْ أَبُبُوَنَّنْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai Yesu ya ce musu, “Zan yi muku wata tambaya. Ku ba ni amsa, ni kuwa in gaya muku ko da wane izni nake yin abubuwan nan.