Mark 12:19 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Suka ce, “Malam, Musa ya rubuta mana cewa, in ɗan’uwan wani mutum ya mutu, ya bar mata babu ’ya’ya, dole mutumin ya auri gwauruwar, yă kuma samo wa ɗan’uwansa ’ya’ya.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«مَلَمْ، مُوسَٰى يَرُبُوتَ مَنَ ثٜىٰوَ عِدَنْ طَنْعُوَنْ مُتُمْ يَمُتُ، يَبَرْ مَاتَرْسَ بَا طَا، دُواْلٜىٰنٜىٰ مُتُمِنْ يَ عَوْرِ مَاتَرْ، يَحَيْڢَ وَطَنْعُوَنْسَ یَیَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“Malam, Musa dai ya rubuta mana, cewa idan ɗan'uwan mutum ya mutu, ya bar mata tasa ba ɗa, sai lalle mutumin ya auri matar, ya haifa wa ɗan'uwansa 'ya'ya.