Mark 12:34 โ Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Da Yesu ya ga ya amsa da hikima, sai ya ce masa, โBa ka da nisa da mulkin Allah.โ Daga lokacin, ba wanda ya yi karambani yin masa wata tambaya.
Hausa Arabic 2020 (ุงููุชููููุฑูุชู ุฏู ุงูููููุจูุงููุง)
ุฏู ุนููุณูููฐ ููุบู ููุฏูู ูููู ู
ูุณู ู
ูุบููู ุฏู ุญูููู
ูุ ุณูููููุซูููฐ ู
ูุณู ยซูููู ููุณูุฏู ู
ููููู ุงูููููู ฺขูุงุยป ุจูุงูููู ููููููู ููู
ู ุจูุงููููุฏู ูููู ฺงูุฑฺูขููู ุญููู ฺููงูุงุฑู ุชูู
ูุจูููุฑูุณู ูููู ุงููุจูุ
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Da Yesu ya ga ya yi masa magana da fasaha, sai ya ce masa, โBa ka nesa da Mulkin Allah.โ Bayan wannan kuma ba wanda ya yi ฦarfin halin sฤke tambayarsa wani abu.