Mark 12:43 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Yesu ya kira almajiransa wurinsa ya ce, “Gaskiya nake gaya muku, abin da matalauciya gwauruwan nan ta zuba cikin ɗakunan ajiya nan ya fi na sauran dukan.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ عِيسَىٰ يَكِرَا أَلْمَجِرَنْسَ، يَثٜىٰ مُسُ «غَسْكِيَ، إِنَ غَيَ مُكُ، أَبِنْدَ مَتَلَوْثِيَرْ نَنْ وَدَّ مِجِنْتَ يَمُتُ تَظُبَ ثِكِنْ عَݣُوتِنْ، يَاڢِ نَسَوْرَنْسُ دُكَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai ya kira almajiransa, ya ce musu, “Hakika, ina gaya muku, abin da gajiyayyiya gwauruwan nan ta zuba cikin baitulmalin nan ya fi na sauran duka.