Mark 13:14 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Sa’ad da kuka ga ‘abin ƙyama, mai kawo hallaka’ tsaye inda bai kamata ba (mai karatu ya gane), to, sai waɗanda suke a Yahudiya su gudu zuwa duwatsu.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«ذَاكُ غَ أَبِنْ ڧَظَنْتَا مَيْ كَٰوُاْ هَلَّكَرْوَ دَيَكٜىٰ كَٰوُاْ رُشٜىٰوَ يَنَ ڟَيٜىٰ أَوُرِنْ دَ بَيْ كَمَاتَبَ؞ بَرِ مَيْ كَرَاتُ يَغَانٜىٰ؞ تُواْ، سَيْ وَطَنْدَ سُكٜىٰ ثِكِنْ يَنْكِنْ يَهُودِيَ سُغُدُ ذُوَا ثِكِنْ دُوَڟُو؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“Sa'ad da kuka ga an kafa mummunan aikin saɓo mai banƙyama a wurin da bai kamata ba (mai karatu fa yă fahimta), to, sai waɗanda suke ƙasar Yahudiya su gudu su shiga duwatsu.

Recommended Reading