Mark 13:28 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“To, sai ku yi koyi da itacen ɓaure. Da zarar rassansa suka yi taushi, ganyayensa kuma suka toho, kun san cewa damina ta yi kusa ke nan.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«كُكُواْيِ وَنِ أَبُ دَغَ إِتَاثٜىٰنْ ٻَوْرٜىٰ؞ عِدَنْ رَسَّنْسَ سُنْ ڢَارَ سَاكٜىٰوَ، سُنَ ڢِتَرْدَ سَابُوانْ غَنْيٜىٰ، كُنْ سَنْ دَامِنَ تَيِكُسَ كٜىٰنَنْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“Ku yi koyi da itacen ɓaure. Da zarar rassansa sun fara sakuwa, suna toho, kun san damuna ta yi kusa ke nan.