Mark 14:18 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Yayinda suke cin abinci a tebur, sai ya ce, “Gaskiya nake gaya muku, ɗaya daga cikinku zai bashe ni, wani wanda yake ci tare da ni.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سُنَ ثِنْ عَبِنْثِ كٜىٰنَنْ، سَيْ عِيسَىٰ يَثٜىٰ «حَڧِيڧَ إِنَ غَيَ مُكُ، طَيَ دَغَ ثِكِنْكُ ذَيْ بَاشٜىٰنِ، وَنْدَ يَنْذُ يَكٜىٰ ثِنْ عَبِنْثِ تَرٜىٰدَنِ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Suna cin abinci ke nan, sai Yesu ya ce, “Hakika, ina gaya muku, ɗayanku zai bashe ni, wanda muke ci tare.”