Mark 14:27 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Yesu ya ce musu, “Dukanku za ku ja da baya ku bar ni, gama yana a rubuce cewa, “ ‘Zan bugi makiyayin tumaki, tumakin kuwa za su warwatse.’
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عِيسَىٰ يَثٜىٰ وَ أَلْمَجِرَنْسَ «دُكَنْكُ ذَاكُ غُدُ كُبَرْنِ، كَمَرْ يَدَّ عَكَ رُبُوتَ ثٜىٰوَ « ‹ذَنْ بُغِ مَكِيَايِنْ، تُمَكِنْ كُمَ ذَاسُ غُدُ؞› »
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Yesu ya ce musu, “Duk za ku yi tuntuɓe ne, domin a rubuce yake cewa, ‘Zan bugi makiyayi, tumaki kuwa su fasu.’