Mark 14:68 โ Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Amma ya yi mลซsu ya ce, โBan san abin da kike magana ba, balle ma in fahimce ki.โ Sai ya fita zuwa zaure.
Hausa Arabic 2020 (ุงููุชููููุฑูุชู ุฏู ุงูููููุจูุงููุง)
ุนูู
ููุง ุจูุชูุฑูุณู ูููู ู
ูุณููุ ููุซูููฐ ยซุจููู ุณููู ู
ูุง ุงููุจูููุฏู ููููููฐ ู
ูุบูููุจูุ ุจููู ุบูุงููููฐุจู ุณูู
ู!ยป ุฏู ฺขูุทููู ุญูููุ ุณููู ููุชูุงุดู ููุฌูููฐ ุฐูููุฑูููฐูู ุบูุฏูููุ ูููู ุฏู ูููู ุณููู ุธูููุฑู ูููู ุซูุงุฑูุ
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma ya musa ya ce, โNi ban ma san abin da kike faษa ba, balle in fahimta.โ Sai ya fito zaure. Zakara kuwa ya yi cara.