Mark 15:36 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Wani mutum ya ruga ya je ya jiƙo soso da ruwan tsami, ya soka a sanda ya miƙa wa Yesu yă sha. Ya ce, “Ku ƙyale shi. Bari mu ga ko Iliya zai zo yă saukar da shi.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ طَيَنْسُ يَغُدُ، يَجِڧَ سُواْسُواْ دَ ضُوً ڟَامِ دَغَ یَیَنْ إِنَبِے، يَسُواْكَ أَ سَنْدَا يَمِيڧَوَ عِيسَىٰ دُواْمِنْ يَشَا، يَثٜىٰ «كُڟَيَ دَيْ! بَرِ مُغَنِ كُواْ أَنَّبِے إِلْيَاسُ ذَيْذُواْ يَسَوْكُواْ دَشِ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai ɗayansu ya yiwo gudu, ya jiƙo wani soso da ruwan tsami, ya soka a sanda, ya miƙa masa yă sha, yana cewa, “Bari mu gani ko Iliya zai zo ya sauko da shi.”