Mark 15:39 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Da jarumin da yake tsaye a gaban Yesu ya ji muryarsa, ya kuma ga yadda ya mutu, sai ya ce, “Gaskiya, wannan mutum Ɗan Allah ne!”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
لُواْكَثِنْ دَ سُواْجَ وَنْدَ يَكٜىٰ ڟَيٜىٰ أَغَبَنْ عِيسَىٰ يَغَ يَدَّ يَمُتُ، سَيْيَثٜىٰ «بَاشَكَّ، وَنَّنْ مُتُمْ طَنْ اللَّهْ نٜىٰ!»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'ad da jarumi ɗin da yake tsaye yana kallon Yesu, ya ga yadda ya mutu haka, sai ya ce, “Hakika mutumin nan Ɗan Allah ne!”