Mark 15:40 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Waɗansu mata suna kallo daga nesa. A cikinsu kuwa akwai Maryamu Magdalin, Maryamu mahaifiyar Yaƙub ƙarami da Yusuf, da kuma Salome.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
وَطَنْسُ مَاتَا كُمَ سُكَ ڟَيَ ثَنْ دَ نٜىٰسَ سُنَ كَلُّواْ؞ ثِكِنْسُ كُوَ أَݣَويْ مَرْيَمُ دَغَ مَغَدَلَ دَ مَرْيَمُ مَامَرْ يَعْڧُوبَ ڧَرَمِ دَ يُوسُڢَ دَ كُمَ سَلُواْمِ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Akwai kuma waɗansu mata da suke hange daga nesa, cikinsu da Maryamu Magadaliya, da Maryamu uwar Yakubu ƙarami da Yusufu, da kuma Salome,