Mark 15:7 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Wani mutumin da ake kira Barabbas, yana a kurkuku, tare da waɗansu ’yan tawaye da suka yi kisankai a lokacin wani hargitsi.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
تُواْ، أَݣَويْ وَنِ مَيْ سُونَ بَرَبَّسْ وَنْدَ يَكٜىٰ أَطَوْرٜىٰ عَكُرْكُكُ، تَرٜىٰدَ یَنْ تَاوَيٜىٰ دَسُكَ كَشٜىٰ مُتُمْ أَ لُواْكَثِنْ دَ عَكَيِ تَاوَيٜىٰ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Akwai wani wai shi Barabbas da yake ɗaure, tare da waɗansu 'yan tawaye da suka yi kisankai a lokacin tawayen.