Mark 16:19 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Bayan Ubangiji Yesu ya yi musu magana, sai aka ɗauke shi zuwa sama, ya kuma zauna a hannun dama na Allah.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
بَايَنْدَ عُبَنْغِجِ عِيسَىٰ يَيِ مُسُ وَنَّنْ جَوَابِے، سَيْ عَكَ طَوْكٜىٰشِ عَكَ كَيْشِ ثِكِنْ سَمَ، يَذَوْنَ أَ حَنُّنْ دَامَ نَ اللَّهْ ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
To, bayan da Ubangiji Yesu ya yi musu jawabi, aka ɗauke shi aka kai shi Sama, ya zauna dama ga Allah.