Mark 16:4 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Amma da suka ɗaga kai, sai suka ga cewa, an riga an gungura dutsen. Dutsen kuwa babba ne.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا دَ سُكَ كَيْ وُرِنْ، سُكَ طَغَ كَيْ سُكَغَ، أَشٜىٰ، أَنْرِغَا أَنْتُرٜىٰ دُوڟٜىٰنْ؞ بَبَّنْ دُوڟٜىٰ نٜىٰ كُوَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Da suka ɗaga kai, suka ga, ashe, an mirgine dutsen waje ɗaya, ga shi kuwa, ƙato ne ƙwarai.