Mark 16:6 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ya ce, “Kada ku firgita. Kuna neman Yesu Banazare wanda aka gicciye ne. Ya tashi! Ba ya nan. Ku dubi inda aka kwantar da shi.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ سَوْرَيِنْ يَثٜىٰ مُسُ «كَدَ كُيِ مَامَاكِ؞ كُنَ نٜىٰمَنْ عِيسَىٰ بَنَظَرٜىٰتْ وَنْدَ عَكَ غِثِّيٜىٰ؟ أَيْ، يَتَاشِ؞ بَايَ نَنْ؞ غَا عِنْدَ عَكَ ݣُونْتَرْ دَشِ!
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Shi kuwa ya ce musu, “Kada ku firgita. Yesu Banazare kuke nema, wanda aka gicciye. Ai, ya tashi, ba ya nan. Kun ga ma wurin da suka sa shi!