Mark 2:12 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai ya tashi, ya ɗauki tabarmarsa, ya yi tafiyarsa a gabansu duka. Wannan ya ba wa kowa mamaki, suka kuma ɗaukaka Allah suna cewa, “Ba mu taɓa ganin abu haka ba!”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
نَنْ دَ نَنْ يَتَاشِ، يَطَوْكِ تَبَرْمَرْسَ، يَڢِتَ؞ دُكَنْ مُتَنٜىٰ كُمَ سُنَ كَلُّوانْسَ، سُنَ مَامَاكِ، سُنَ طَوْكَكَ اللَّهْ سُنَ ثٜىٰوَ «بَمُتَٻَ غَنِنْ وَنِ أَبُ كَمَرْ حَكَبَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai ya tashi nan da nan, ya ɗauki shimfiɗarsa, ya fita a gaban idon kowa, har suka yi mamaki duka, suka ɗaukaka Allah suna cewa, “Ba mu taɓa ganin irin haka ba!”