Mark 2:16 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Da malaman dokoki, waɗanda su ma Farisiyawa ne, suka ga yana ci tare da masu “zunubi” da masu karɓar haraji, sai suka tambayi almajiransa, suka ce, “Me ya sa yake ci tare da masu karɓar haraji da masu zunubi?”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
وَطَنْسُ مَلَمً كُواْيَرْوَرْ مُوسَٰى وَطَنْدَ سُو ڢَرِسِيَاوَا نٜىٰ، سُكَغَ يَنَ ثِنْ عَبِنْثِ تَرٜىٰدَ مَاسُ ذُنُوبِنَّنْ دَ مَاسُ كَرْٻَرْ هَرَاجِ؞ سَيْ سُكَ تَمْبَيِ أَلْمَجِرَنْسَ سُكَثٜىٰ «مٜىٰيَسَا يَكٜىٰثِ تَرٜىٰدَ مَاسُ كَرْٻَرْ هَرَاجِ دَ مَاسُ ذُنُوبِ؟»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
to, da malaman Attaura na Farisiyawa suka ga yana cin abinci tare da masu zunubi da masu karɓar haraji, suka ce wa almajiransa, “Don me yake ci yake sha tare da masu karɓar haraji da masu zunubi?”
Recommended Reading