Mark 2:17 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Da jin wannan, Yesu ya ce musu, “Ai, masu lafiya ba sa bukatar likita, sai dai marasa lafiya. Ban zo domin in kira masu adalci ba, sai dai masu zunubi.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَجِنْ حَكَ، عِيسَىٰ يَثٜىٰمُسُ «مَاسُ لَاڢِيَ بَاسَ بُڧَاتَرْ لِكِتَ، سَيْدَيْ مَرَسَ لَاڢِيَ؞ بَنْ ذُواْ دُوانْ إِنْكِرَا مَاسُ أَدَلْثِبَ، سَيْدَيْ مَاسُ ذُنُوبِ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Da Yesu ya ji haka, ya ce musu, “Ai, lafiyayyu ba ruwansu da likita, sai dai marasa lafiya. Ba domin in kira masu adalci na zo ba, sai masu zunubi.”