Mark 2:6 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
To, waɗansu malaman dokoki da suke zaune a wurin, suka yi tunani a zuciyarsu, suna cewa,
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
تُواْ، وَطَنْسُ مَلَمً كُواْيَرْوَرْ مُوسَٰى سُنَ ظَوْنٜىٰ أَوُرِنْ، سُنَ تَتُنَانِ عَثِكِنْ ذُوثِيَارْسُ،
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
To, waɗansu malaman Attaura na nan zaune, suna ta wuswasi a zuciya tasu,