Mark 2:7 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Me ya sa mutumin nan yake magana haka? Yana saɓo! Wane ne zai iya gafarta zunubai, in ba Allah kaɗai ba?”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سُنَ ثٜىٰوَ «دُوانْمٜىٰ مُتُمِنَّنْ يَكٜىٰ مَغَنَ حَكَ؟ أَيْ، يَنَ وَ اللَّهْ صَاٻُواْ نٜىٰ! وَ يَكٜىٰدَ إِيكُوانْ غَاڢَرْتَا ذُنُوبِ إِنْ بَ اللَّهْ كَطَيْبَ؟»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
suna cewa, “Don me mutumin nan yake faɗar haka? Ai, sāɓo yake! Wa yake da ikon gafarta zunubi banda Allah kaɗai?”