Mark 2:8 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Nan da nan, Yesu ya gane a ruhunsa abin da suke tunani a zuciyarsu, sai ya ce musu, “Me ya sa kuke tunanin waɗannan abubuwa?
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
نَنْ دَ نَنْ عِيسَىٰ يَغَانٜىٰ أَبِنْدَ سُكٜىٰ تُنَانِ أَ ذُوثِيَارْسُ، سَيْيَثٜىٰ مُسُ «مٜىٰيَسَا كُكٜىٰيِنْ إِرِنْ وَطَنَّنْ تُنَانِ؟
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Nan da nan, da Yesu ya gane a ransa suna ta wuswasi haka a zuci, sai ya ce musu, “Don me kuke wuswasi haka a zuciyarku?