Mark 3:2 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Waɗansu daga cikin mutane suna neman dalilin zargin Yesu, sai suka zuba masa ido, su ga ko zai warkar da shi a ranar Asabbaci.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
وَطَنْسُ مُتَنٜىٰ كُوَ سُنَ نٜىٰمَنْ حَنْيَ سُسَامِ عِيسَىٰ دَ لَيْڢِے، سَبُواْدَ حَكَ سَيْ سُكَ ظُبَ عِدُواْ سُغَ كُواْ عِيسَىٰ ذَيْ وَرْكَرْدَ مُتُمِنْ أَ رَانَرْ هُوتُ تَمَكُواْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai suka yi haƙwansa su ga ko zai warkar da shi ran Asabar, don su samu su kai ƙararsa.