Mark 3:28 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Gaskiya nake gaya muku, za a gafarta duk zunubai da kuma saɓon mutane suka yi.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«إِنَ ڢَطَا مُكُ غَسْكِيَ، ذَاعَ يَاڢٜىٰ وَمُتَنٜىٰ كُواْوَنٜىٰ إِرِنْ ذُنُوبِ دَ مَغَنَرْ صَاٻُواْ غَ اللَّهْ دَ سُكَيِ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“Hakika, ina gaya muku, ā gafarta wa 'yan adam duk zunubansu, da kowane saɓon da suka hurta,