Mark 3:35 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Duk wanda yake aikata nufin Allah, shi ne ɗan’uwana, da ’yar’uwata, da kuma mahaifiyata.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
أَيْ، دُكْ وَنْدَ يَيِ أَبِنْدَ اللَّهْ يَكٜىٰسُواْ، شِينٜىٰ طَنْعُوَنَ، عِتَثٜىٰ یَرْعُوَتَ، عِتَثٜىٰ كُمَ مَامَاتَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ai, kowa ya yi abin da Allah yake so, shi ne ɗan'uwana, ita ce 'yar'uwata, ita ce kuma tsohuwata.”