Mark 3:5 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai ya kalle su da fushi, don taurin zuciyarsu ya ɓata masa rai sosai. Sai ya ce wa mutumin, “Miƙo hannunka.” Sai ya miƙa, hannunsa kuwa ya koma lafiyayye.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عِيسَىٰ يَدُدُّوبٜىٰسُ ثِكِنْ ڢُشِے، يَنَ كُمَ بَڧِنْ ثِكِ دُواْمِنْ تَوْرِنْ ذُوثِيَارْسُ؞ سَيْيَثٜىٰ وَمَيْ شَنْيَيّٜىٰنْ حَنُّنْ «كَمِيڧٜىٰ حَنُّنْكَ؞» سَيْ يَمِيڧٜىٰ، حَنُّنْسَ كُوَ يَوَرْكٜىٰ نَنْ دَنَنْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Da ya duddube su da fushi, yana baƙin ciki da taurin zuciyarsu, sai ya ce wa mutumin, “Miƙo hannunka.” Sai ya miƙa, hannunsa kuwa ya koma lafiyayye.