Mark 3:6 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai Farisiyawa suka fita, suka fara ƙulla shawara da mutanen Hiridus yadda za su kashe Yesu.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَ غَنِنْ حَكَ كُوَ ڢَرِسِيَاوَا سُكَ ڢِتَ دَغَ مَجَمِعَرْ؞ نَنْ دَ نَنْ سُكَيِ شَوَرَا دَ مُتَنٜىٰنْ هِرُدُسْ عَكَنْ يَدَّ ذَاسُ كَشٜىٰ عِيسَىٰ ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Da Farisiyawa suka fita, nan da nan suka yi shawara da mutanen Hirudus a kansa, yadda za su hallaka shi.