Mark 4:16 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Waɗansu suna kama da irin da aka shuka a wurare masu duwatsu, sukan ji maganar Allah, sukan kuma karɓe ta nan da nan da farin ciki.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
حَكَكُمَ إِرِنْدَ يَڢَاطِ أَوُرِنْ دَ يَكٜىٰدَ دُوَڟُو، شِينٜىٰ ݣُوتَنْثِنْ وَطَنْدَ دَظَرَرْ سُكَجِ كَلْمَرْ سَيْ سُكَ كَرْٻَ دَ ڢَضٍ ثِكِ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Haka kuma waɗanda aka shuka a wuri mai duwatsu, su ne waɗanda da zarar sun ji Maganar sai su karɓa da farin ciki.