Mark 4:40 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai ya ce wa almajiransa, “Don me kuke tsoro haka? Har yanzu ba ku da bangaskiya ne?”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يَثٜىٰ وَ أَلْمَجِرَنْسَ «مٜىٰيَسَا كُكَجِڟُواْرُواْ حَكَ؟ حَرْ يَنْذُ بَاكُ دَ بَنْغَسْكِيَ نٜىٰ؟»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ya ce musu, “Don me kuka firgita haka? Har yanzu ba ku da bangaskiya ne?”