Mark 4:41 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Suka tsorata, suka ce wa juna, “Wane ne wannan? Har iska da raƙuman ruwa ma suna masa biyayya!”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ سُكَجِڟُواْرُواْ سُواْسَيْ، سُكَثٜىٰ وَجُونَ «وَنٜىٰنٜىٰ وَنَّنْ؟ حَرْ إِسْكَ دَ ضُوً تٜىٰكُ مَا سُنَيِ مَسَ بِيَيَّ!»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai suka tsorata, matuƙar tsoro, suka ce wa juna, “Wa ke nan kuma, wanda har iska da ruwan teku ma suke yi masa biyayya?”