Mark 5:16 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Waɗanda suka ga abin da ya faru, suka ba da labarin abin da ya faru da mai aljanun, da kuma aladun.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
وَطَنْدَ عَكَيِ أَبِنْ أَعِدُوانْسُ كُوَ، سُكَيِ تَبَادَ لَابَرِنْ أَبِنْدَ يَڢَرُ دَ مَيْ أَلْجَنُنْ دَ كُمَ أَلَدُنْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Waɗanda aka yi abin a kan idonsu kuwa, suka farfaɗi abin da ya gudana ga mai aljannun da kuma aladen.