Mark 5:7 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ya yi ihu da babbar murya ya ce, “Ina ruwanka da ni Yesu, Ɗan Allah Mafi Ɗaukaka? Ka rantse da Allah cewa ba za ka ba ni azaba ba!”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يَيِ إِيهُ دَ ڧَرْڢِے يَثٜىٰ «إِنَا ضُوَنْكَ دَنِے، عِيسَىٰ طَنْ اللَّهْ مَڢِے طَوْكَكَ ؟ نَا ضُواْڧٜىٰكَ دَ سُونَنْ اللَّهْ ، كَدَ كَبَانِ وَهَلَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
ya ƙwala ihu ya ce, “Ina ruwanka da ni, Yesu Ɗan Allah Maɗaukaki? Na gama ka da Allah, kada ka yi mini azaba.”