Mark 5:8 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Gama Yesu ya riga ya ce masa, “Ka fita daga jikin mutumin nan, kai mugun ruhu!”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يَڢَطِ حَكَنٜىٰ دُوانْ عِيسَىٰ يَثٜىٰ مَسَ «رَبُ دَ مُتُمِنَّنْ، كَيْ ڧَظَامِنْ رُوحُ!»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ya faɗi haka ne domin Yesu ya ce masa, “Rabu da mutumin nan, kai wannan baƙin aljan!”