Mark 6:15 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Waɗansu suka ce, “Ai, Iliya ne.” Har wa yau waɗansu suka ce, “Ai, annabi ne, kamar ɗaya daga cikin annabawan dā.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا وَطَنْسُ سُكَثٜىٰ «أَنَّبِے إِلْيَاسُ نٜىٰ؞» وَطَنْسُ كُوَ سُكَثٜىٰ «أَعَ، وَنِ أَنَّبِے نٜىٰ دَبَمْ دَغَ ثِكِنْ أَنَّبَاوَنْ دَا؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma waɗansu kuwa suka ce, “Iliya ne.” Waɗansu kuwa suka ce, “Ai, annabi ne, kamar ɗaya daga cikin annabawa.”