Mark 6:22 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’ad da diyar Hiridiyas ta shigo, ta kuma yi rawa, sai ta gamshi Hiridus tare da baƙinsa. Sai Sarkin ya ce wa yarinyar, “Ki tambaye ni kome da kike so, ni kuwa zan ba ki.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَ یَرْ هِرُدِيَ تَشِغُواْ تَيِ ضَوَ أَغَبَنْ هِرُدُسْ دَ بَڧِنْسَ، سُكَجِ دَاطِے ڨُورَيْ؞ سَيْ يَثٜىٰ «مٜىٰ كِكٜىٰسُواْ؟ كُواْمٜىٰ دَ كِكَ ضُواْڧَا، سَيْ إِنْ بَاكِ»؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Da 'yar Hirudiya ta shigo ta yi rawa, sai ta gamshi Hirudus da baƙinsa. Sai fa sarki ya ce wa yarinyar, “Roƙe ni kome, sai in ba ki.”