Mark 6:37 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai ya amsa ya ce, “Ku, ku ba su wani abu su ci.” Suka ce masa, “Ai, wannan zai ɗauki albashin wata takwas na mutum! Mu je mu kashe yawan kuɗin nan a burodi mu ba su su ci?”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا عِيسَىٰ يَأَمْسَ مُسُ يَثٜىٰ «كُو دَيْ، كُبَاسُ وَنِ أَبُ سُثِ مَنَ؞» سَيْ سُكَثٜىٰ مَسَ «وَتُواْ مُجٜىٰ مُسَيُواْ عَبِنْثِ نَكُطِنْ دَ عَكٜىٰ بِيَنْ لٜىٰبُرَ يِنِ طَرِے بِيُ، مُثِيَرْ دَسُو؟»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma ya amsa musu ya ce, “Ku ku ba su abinci mana.” Sai suka ce masa, “Wato mu je mu sayo gurasa ta dinari metan, mu ba su su ci?”