Mark 6:39 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’an nan Yesu ya umarce su su sa dukan mutanen su zazzauna ƙungiya-ƙungiya a kan ɗanyar ciyawa.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَعَنً عِيسَىٰ يَسَا أَلْمَجِرَنْسَ سُسَا مُتَنٜىٰنْ سُذَوْنَ ڧُنْ‌غِيَ ڧُنْ‌غِيَ أَطَنْيَرْ ثِيَوَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'an nan ya yi umarni dukkansu su zazzauna ƙungiya ƙungiya a ɗanyar ciyawa.