Mark 6:4 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Yesu ya ce musu, “Sai a garinsa kaɗai, da kuma cikin ’yan’uwansa, da cikin gidansa ne, annabi ba shi da daraja.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ عِيسَىٰ يَثٜىٰ مُسُ «أَيْ، أَنَّبِے بَايَ رَسَ دَرَجَ، سَيْدَيْ أَغَرِنْسَ دَ ثِكِنْ یَنْعُوَنْسَ دَ كُمَ مُتَنٜىٰنْ غِدَنْسَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai Yesu ya ce musu, “Ai, annabi ba ya rasa girma sai dai a garinsu, da cikin 'yan'uwansa, da kuma gidansu.”