Mark 6:50 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
domin dukansu sun gan shi, suka kuma tsorata. Nan da nan ya yi magana da su ya ce, “Ku yi ƙarfin hali! Ni ne. Kada ku ji tsoro.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دُواْمِنْ دُكْ سُنْ غَنْشِ، سُكَ ڢِرْغِتَ؞ سَيْ نَنْ دَنَنْ يَيِ مُسُ مَغَنَ يَثٜىٰ «كَدَ كُدَامُ! نِنٜىٰ، كَدَ كُجِڟُواْرُواْ!»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
domin duk sun gan shi, sun kuwa firgita. Sai nan da nan ya yi musu magana ya ce, “Ba kome, ni ne, kada ku ji tsoro.”