Mark 7:14 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai Yesu ya sāke kiran taron wurinsa ya ce, “Ku saurare ni dukanku, ku kuma fahimci wannan.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ عِيسَىٰ يَسَاكٜىٰ كِرَنْ جَمَعَ، يَثٜىٰ مُسُ «كُسَوْرَرَتَ دُكَنْكُ، كُكُمَ غَانٜىٰ دَݣَوْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai ya sāke kiran jama'a, yă ce musu, “Ku saurare ni dukanku, ku kuma fahimta.